Kasar Saudiyya Arebia za ta bude Shagon sayar da Giya Na Farko.

0
198

Masarautar Saudiyya ta ce tana shirin bude kantin sayar da barasa na farko a Riyadh babban birnin kasar.

Shafin yanar gizo na Geopolitics da sa ido kan yaki ya bayyana hakan a cikin wani sakon da aka wallafa a kafar sada zumuntarsa ​​ta X wanda aka fi sani da Tuwita Megatron_ron.

A cewar sakon “barasa za ta kasance ga jami’an diflomasiyyar kasashen waje ne kawai.”

Sai a cikin shirin na kasar bata yi bayani sosai ba game da lokacin da za’a bude shagon

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here